Saturday 14 October 2017

ZAMFARA LABOUR FRACAS: THE INSIDE STORY (1)

By Salis Muhammad Moriki


Employer/Employee dispute can never be addressed one and for all, as the employee keeps demanding and the employer keeps rejecting. That is the practice since after the evolution and advancement of human development from the primitive, subsistence and trade by barter eras to this stage. In fact, what brought about the European industrial revolution of 1844 was the employee/employer relationship.

Virtually there's no government in the history of Nigeria's corporate existence that didn't experience fracas with the Labour unions. In fact, this continuous clash of interests between the government and Nigeria Labour Unions was what resulted into the creation of multiple trade union centres, through the amendment of the Trade Union act by former president Olusegun Obasanjo's administration to break the monopoly of the Nigeria Labour Congress NLC. There are now three Labour centres: NLC, TUC, and ULC. All these, with a view  to reducing the power and influence of the congress.

This uncordial relationship cuts across all the states of the federation. There's no year, one state Labour Union would not embark in industrial action, accusing the state government concerned for not honouring its agreement while in the other hand, the government blaming the union for being ingrate, self-centered and always in defence of workers even if engaged in corrupt and controversial practices.

Zamfara state has been recently in the news for many reasons. Obviously, its governor is the most widely criticised among his peers in the country, not because he's the worst performing governor, but, to me, he lacks competent PR management to publicise and defend his policies, and also enlighten the members of the public about the activities of the government. One of the recently discussed issue in the state is the labour and government misunderstanding, which led to industrial action carried out by the NLC/TUC in the state. The bone of contention is the minimum wage implementation, proper placement and other conditions of service the labour unions are demanding. The labour congress claimed that the government of Abdulazeez Yari Abubakar refuses to implement the minimum wage after it has been passed into law years back.

If I could remember, this fracas started immediately after the inception of Abdulazeez Abubakar Yari when he suspended the hundreds of workers employed by the immediate passed administration of Mahmud Aliyu Shinkafi on the eve of leaving office. Of course, no government in Nigeria's context, north in particular, would survive such irregular employment of such number of staff on the first day of its life circle. That's why the then new administration of Zamfara state on inception, relieved the newly employed workers.

While it is a right for every employee to demand for his lawful renumeration, the previous governments have contributed to the problems the present administration is facing with labour unions in the state when they kept employing workers beyond the financial and economic capacity of the government just to satisfy their political aggrandisement without considering the negative economic repercussion to the system. This, has further deteriorated the situation to the extent that most of the states in the federation couldn't pay, not only minimum wage, but even the normal renumeration.

In Zamfara state, there's a total of twenty eight thousand (28, 000) workers on the pay roll of the state government, and investigation revealed that more than seven thousand out of this number are ghost workers and larger percentage redundant. Another compounding problem is the rising number of pensioners while the active civil servants number is not decreasing. Since 2011, nobody dies, retires or resigns from the service. This is an indication that retiring and dying workers are illegally replaced or their names retained in the payroll by unscrupulous civil servants, whom the labour unions are fighting for. Despite this trend, the state government has not, for once, unable to pay salary to this workers as well as pension to pensioners, in spite of the vicious economic recession the country found itself.

One may not be able to understand why the government has not been able to implement the widely pronounced minimum wage and able to pay salary and pension as at when due if he perceives the issue from a subjective as well as one-sided angle. For every government, not only Zamfara state, to be able to have smooth payment of salary, at the same time meet other constitutional obligations to the generality of its citizenry, it is pertinent to get rid of ghost, as well as unqualified workers. But Its attempt to independently verify the workforce was not supported by the labour unions directly and / or indirectly, according to many observers.

Government, being the sole employer of labour in the state, with very meager internally generated revenue, cannot implement the minimum wage fully without reducing more than half of its workforce. And the repercussion of downsizing the workforce will be negatively high as most people rely on government work to survive. I believe no patriotic indigene of Zamfara would pray for that exercise because of its disastrous implications. But verification to get rid of ghost workers is eminent and has to be supported by all and sundry, especially the labour unions in order the government to meet the demands of labour and in return, the workers reciprocate what's expected from them.

After the inception of the Yari's administration, a committee under professor Tukur Adamu Mafara was set up to look into the education sector of the state. The report of the committee indicated that one - third of teachers don't have the requisite qualification to teach, one - third have the qualification but cannot teach, while the remaining one-third have the qualification and can properly teach. Instead of disengaging the affected teachers, as Kaduna state government intends to do, the administration gave them time to acquire and undergo proper training without suspending their pay. This is what led to the establishment of teachers training centre. But up till now, the situation remains the same.

In comparison, states like Kaduna, with a population of more than 6 million, 23 local government areas and more than 17 billion annual internally generated revenue has a total number of 41,000 workers as its staff strength, made up of 23,000 state workers and 18,000 Local Government workers, excluding teachers. While Zamfara state with just a population of 3.2 million, 14 local governments and less than 4 billion annual internally generated revenue, has a staff strength of 44,000, made up of twenty eight thousand (28,000) state workers and sixteen thousand (16,000) local governments workers, excluding teachers. There are more than 5,000 people in the payroll of ministry for religious affairs alone, and the government house has more than 700 staff working there, more than the entire number of staff working in Kaduna North Local Government in Kaduna state. You can now compare and contrast the load and probability of salary payment. Due to the high debt profile accumulated by the past and present administrations in payment of staff salaries and other commitments, more than 2/3 of the bail outs released to the state from the Federal Government, was said to have been withheld by Banks as part of repayments of the back log of the loans.

It was widely publicised that there are only 23 medical doctors in Zamfara state. But during their tour in the state, the MNCH 2 team paid a courtesy call to the governor in which the leader, in the presence of commissioner of health, Chairman, Medical Management Board and other health ministry staff, made this complaint to him that in their available records, there are 35 medical doctors in the state and this sounds discouraging for medical sector. It was said that the governor was surprised and told the visiting team that in his record, he has 100 medical doctors in his payroll and the commissioner of health can bear him witness. What does this entail? The government pays for the service it doesn't receive. The government needs to fish out these unscrupulous elements pocketing millions of naira as salary of ghost workers  with the help of labour unions in the state.

With this multi dimensional negative terrain, it will be absolutely unlikely for every government to operate smoothly, unless, with the assistance of the stakeholders, like Labour unions coming together to find a lasting solution. I expect the labour unions to join hands together with the government in order to see light at the end of the tunnel. It should be known that an employee's loyalty first lies with the employer, and he is obligated to ensure the survival of the work place, if he is to enjoy his rights and privileges. It is incumbent on all and sundry to ensure that only genuine workforce exist in the payroll of the state if the minimum wage is to be properly implemented.

-Salis Muhammad Moriki
Facebook
14/10/2017

Read also I HAVE TO THANK THE GOVERNMENT OF MY STATE by Salis Muhammad Moriki

You may also like to read THE NEMESIS OF ZAMFARA HARDSHIPS

GOV YARI MOURNS SPECIAL ADVISER BALA UMAR MAHE KAURA NAMODA

GOVERNMENT HOUSE GUSAU

PRESS RELEASE

The Executive Governor of Zamfara State and Chairman Nigeria Governors' Forum, Hon Abdulaziz Yari Abubakar, today Saturday, October 14th, 2017, mourns the passing on of one of his Special Advisers, Hon Bala Umar Mahe Kaura Namoda of the Directorate of Nomadic Education, who died yesterday Friday, 13th October, 2017, at Al- Hilal Hospital in Gusau, the state Capital, after brief illness.

Gov Yari described the late Special Adviser on Nomadic Education as a great man who spent his life meaningfully, serving Allah (SWT) and his community.

"The Former member of the House of Representatives and Chairman of Kaura Namoda Local Government Council, was a political Guru, whose grassroot politics has helped greatly in bridging gabs between the government and the governed." said Gov Yari.

He said Late Bala Umar Mahe was a complete gentleman of the highest order, highly responsible and committed politician who put the interest of his people first in everything he did before any other interest.

Gov Yari therefore urged other politicians in the state, his colleagues, friends and well wishers to emulate his wisdom and examplary leadership qualities to continue from where he stoped.

He prayed Allah (SWT) to grant the deceased​ Aljannah Firdausi and the family the fortitude to bear the irreparable loss.

Signed

Mal Ibrahim Dosara
Hon Special Adviser to the Executive Governor 
( Public Enlightenment, Media and Communications)
14/10/2017

Read also GOV YARI MOURNS LAWALI BALA YABAKAKO AND BELLO IMAM

AN ƘULLA YARJEJENIYA TSAKANIN UNICEF DA KAFAFEN YAƊA LABARAI A ZAMFARA

Daga Hussaini Baba, Gusau


Watakila ku so karanta wannan labari > ZA A CI GABA DA SHARI'A TSAKANIN GWAMNATIN ZAMFARA DA MATASA

Hukumar yaƙi da cututukan da ke addabar Ƙananan Yara da Mata da Alurar Rigakafin Cututuka watau (UNICEF ) ta ƙullla yarjejeniya da kafafen Yaɗa Labarai, ƙarƙashin Ƙungiyar ‘Yan Jaridu ta Ƙasa Reshen Jihar Zamfara watau ( NUJ) da Ma’aikatar yaɗa labarai ta Jihar a kan lalibo cutukan da ke addabar Ƙananan Yara da Mata a faɗin Jihar, don ɗaukar matakin kauda cutuka masu yaɗuwa a cikin al’umma.

Shugaban Hukumar UNICEF na Shiyyar, Sakkwato, Dakata Muhammad Muhiyidini ne ya jagorancin taron yarjejeniyar a ɗakin taron Malaman Firamare da ke Gusau.

Dakta Muhammad Muhiyidini ya bayyana cewa hannu ɗaya ba ya ɗaukar jinga, don haka ne Hukumar UNICEF ta shiriya wannan taron yarjejeniyar ga kafafen yaɗa labarai don su shiga lungn da saƙo na samo rahotanin abubuwan da ya addabi al’umma don magance su.

“Muna kira ga ‘yan Jaridu da su taimaka wajen gano cutukan da suke addabar ƙananan Yara da Mata, da kuma wayar da kan al’umma wajan amsar allurar rigakafi, cutar shan’inna, ƙyanda da baƙon dauro don magance su. Kuma wannan Hukumar na nuna matuƙar farin ciki ta na samun wannan yarjejeniyar. Kuma anan take Hukumar da cigaba da wa Mahalarta taron bita na wuni uku.
Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Jaridu na Jihar Zamfara (NUJ) Kwamared Mainasara Ɗansarki Ruwan Ɗorawa, ya bayyana cewa Wannan yarjejeniyar ta zo kan gaɓa na shirin Ƙungiyar wajen gano matsalolin al’ummar Jihar don magance su. Kuma ƙungiyar za ta mutunta yarjejeniyar don cigaban al’ummar Jihar ta Zamfara.

Shi ma a nasa Jawabin Kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Alhaji Umaru Jibo Bukuyum ya bayyana cewa’ Kafafen yaɗa labarai sune ƙinshiƙin cigaban alumna kuma tini su ke ta ƙoƙarin wayar da kan aluma wajan amsar Rigakafin Cututuka.da faɗakarwar Kafafen yaɗa labarai ne aluma ke amsar Rigakafin Cututuka. Dan haka zamu ƙara ƙyaimi wajan wayar da akan alumna, da kuma sunga baƙowar Cutta su gagauta zuwa asibiti dan ɗaukar mataki.

Leadership Hausa
14/10/2017

Friday 13 October 2017

EFFECTIVE HEALTHCARE AWARENESS: ZAMFARA TRADITIONAL LEADERS WANT WOMEN GROUP TO TAKE THE LEAD

By Alex Uangbaoje, Gusau

As part of efforts to make education, healthcare services delivery, awareness effective at the community level in Zamfara State so as to create more demands for the services in order to have better Heath practices, Traditional Leader in the state has proposed the formation of women forum, to be called “Women Royal Engagement Forum”. 

This was part of resolutions reached at the just concluded Zamfara State Advocacy and Community Engagement Workshop, supported by United Nations Children’s Fund (UNICEF), held in Gusau.

The traditional leaders in a  communique endorsed by all participants at workshop, observed that “there is a need to create a women forum with the title “Women Royal Engagement Forum” to comprise the wives of the traditional leaders in the state.”

They also proposed that the women forum initiate can facilitate the engagement of women on increasing demands for basic social service delivery at all levels in Zamfara State (especially at the community level).

Stakeholders at the meeting, after an intense deliberations agreed that there is need to intensify the engagement of communities in order to accelerate and increase positive healthy practices in Zamfara State.

They charged traditional leaders to increase and improve their role as the custodians of child right and protection in the State.

They equally called on the traditional rulers to intensify advocacy and enlightenment activities on child spacing in Zamfara State.

The workshop avails participants an opportunity to have better understanding of the roles of the religious leaders, traditional leaders and the media in community engagement for the improvement of maternal and child health, nutrition, education, water, sanitation and hygiene and child protection.

During the deliberations, participants provided immediate context information which will be used to improve the 5-year implementation action plan.

On the health workers, they want them to be consistently trained and supported with logistics for effective and sustainable service delivery.

They agreed that religious leaders should increase advocacy on adequate care of almajiris in State.

Though they agreed that access to sanitation in the State is improving, but they want the traditional rulers and religious leaders to push for the elimination of Open Defecation and improve environmental sanitation.

 “Children and women are more vulnerable to diseases, lack of access to education, water and sanitation. Some of these challenges are due to taboos, mis-conceptions, superstitions etc.

“Islam and Christianity support good health practices, sanitation, education, nutrition and child protection as parental responsibility complemented by community and collective obligation.

“The integration of the traditional and religious institutions with the media will improve and increase the awareness level of communities in Zamfara State on health, education, nutrition, water, sanitation and child protection information.

“Traditional and religious leaders have strong influence in every community to help enhance the adoption of best health practices, and in ensuring that children are enrolled in schools, children are registered at birth, children are protected, women attend antenatal clinic, and that, high nutrition and sanitation practices become prevalent among the people.” they added.

The workshop was an opportunity for the state government to launch the Faith-for-Life handbooks (Islam and Christianity version). 

And an MoU was signed by the State Government, UNICEF and the Emir of Zamfaran Anka (Chairman, Council of Chiefs) for increasing demand for basic social services by the traditional institutions with support from the media, the religious institutions, UNICEF and the state government.

A Media Partnership Agreement (October 2017-December 2019) for the delivery of basic social services in Zamfara State was also signed by UNICEF, Ministry of Information Zamfara State and the Nigerian Union of Journalists, Zamfara State Chapter.

The aim of the workshop was to develop a 5-year Advocacy and Community Engagement Plan to enhance demand for services in maternal and child health, nutrition, education, water, sanitation and hygiene and child protection in Zamfara State to be implemented by the traditional and religious institutions, and the media.

Newsweb Express
13/10/2017

NLC KNOCKS KOGI, ZAMFARA GOVERNORS OVER BAILOUT

Wage, economists say, is the dignity of labour. But for some workers across the country, getting this all-important reward for labour is harder than having to pass the camel through the eye of a needle, let alone earning a living from hard earned wages.

Owing to failure of many state governments to pay workers’ salaries, the Buhari administration had released bailout funds to states across the country to reduce the hardship of workers.

But the utilisation of the bailout fund has sparked controversies in recent times as allegations of elephantine graft on the part of the governors trailed the released funds.

Anti-graft agency, the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC), for example, had alleged that Governor Abdulaziz Yari of Zamfara state diverted N500m Paris club to repay his loan.

Also, operatives of the agency recently arrested the Ekiti state commissioner of finance, Toyin Ojo, as well as the state’s Attorney General, Oluyemisi Owolabi, over alleged misappropriation of bailout fund.

Worried by this development, the President of the Nigeria Labour Congress, Comrade Ayuba Wabba, had directed all state chapters with members that are owed more than three months’ salary arrears to declare industrial action,

stating that the body had promised to do same at a National Executive Council meeting of the Non Academic Staff Union education and associated institution held in
Lagos recently.

Wabba identified Ondo, Bayelsa, Benue, Ekiti, Osun, Zamfara and Kogi states as the worst case scenario of states that are owing backlog of salaries.

“We have three categories of workers in Kogi, where the government has 40 percent that are being paid up to date, 25 percent that have not been paid between eight to sixteen months –

and another 25 percent that have not been paid between eight to 21 months,” Wahab said, concluding that the governors have categorised the workers into three groups in all the sectors.

In the same vein, the General Secretary of the NLC, Peter Ozo-Esan, said on a breakfast programme broadcast in Lagos that the NLC do not direct EFCC and ICPC, “But we can call their attention to monitor the use of funds.

That is why we have directed our state councils to down tools if governors don’t do the right thing. “Two of the worst states you can think of are Zamfara and Kogi states. We have to make examples of governors that have refused to govern well so that other states can learn,’’ he said.

Reacting to the allegations of the misappropriation of bailout funds, Special adviser on Media and Communication to Zamfara state governor, Ibrahim Magaji, said the bailout funds released to the states had been judiciously utilised.

Magadi, in a statement, said contrary to reports, the state had been paying the N18,000 minimum wage, claiming that the issue of strike is politicised.

“Nonetheless, government will continue to work for the development of the state. The issue of strike in Nigeria is not only in Zamfara, ULC were on strike, ASUU was also on strike. The issue in Zamfara is overblown and politicised, portraying the state as the worst in the country,’’ he alleged.

Dismissing allegations of diversion of funds, the media aide described Governor Yari as the hardest working governor in Nigeria.

“No governor in Nigeria has worked diligently like governor Yari has done. Whoever is accusing him should come to Zamfara state to see what the governor has done. This is a governor that is focused and sincere.’’

Defending the Kogi state government in a more profound manner, the DG (media and publicity, Mr. Kingsley Fanwo, said the state had received N11b and N6b respectively in bailout funds.

“The state government had published how the bailout fund received was utilised in the national dailies. We discovered the civil service was the cesspit of corruption.

“Some were earning double salaries, so we embarked on a thorough screening exercise – and we have successfully brought the exercise to a conclusion: there was nothing like diversion. We published how we utilised the bailout funds in three national dailies,’’ he said.

While the fact remains that a great number of workers are yet to receive their long outstanding monies, the task before the EFCC is by no means an easy one.

It is hoped that all indicted governors will tamper governance with a human face and restore the dignity of labour for all the workers affected.

Daily Times Nigeria
13/10/2017

ZAMFARA IS ONE OF NIGERIA’S MOST VIABLE STATES – YARI

Chairman of the Nigeria Governors’ Forum, and Governor of Zamfara State, Abdulaziz Abubakar Yari, says all states in Nigeria are viable though yet to tap their full potentials. He justifies states’ plan to take over federal roads and jointly run them with the private sector. ABDULLAHI M. GULLOMA brings excerpts.

We have over 20 ginning companies all over Zamfara ginning cottons. We are the biggest cotton producing state in the country followed by Gombe. We have the human resources and the technology to improve and increase cotton production

How will you appraise President Buhari’s UN outing?
I can tell you that his outing was very successful. We all know that Mr. President was away on medical vacation for more than 100 days but on his return, he insisted on meeting with his colleagues on the global stage in order to interact and address outstanding issues affecting our country.
At the general debate where he highlighted the issues concerning Nigeria bothering on security, our economy, he frowned at so many decisions that have been taken that were not implemented by member states. At the bilateral meetings too he did not disappoint. He pushed for the Palestine State side by side the State of Israel. He recalled that the decision was taken in 1967 but has not been implemented.

The President also used the opportunity to thank world leaders and friends of Nigeria that have contributed immensely to the fight against Boko Haram, especially Niger, Chad, Cameroon for their support against terrorism. He also thanked United Kingdom, the United States, France, Germany and others for supporting the fight against terrorism by supplying intelligence, equipment, training the military among others.
He also called for more support from global leaders to bring Boko Haram to an end. The President also raised the alarm on the issue of Lake Chad Basin where over 30 million people along the Basin and Central Africa Republic are at risk if the Lake dries up. He said the economic activities of the people on that region are at risk. He said if the Lake is charged, it will boost the economic life of the people who are mainly farmers and fishermen.

The present administration has been accused of not doing much on the issue on infrastructure. What’s your reaction?
Most Nigerians, maybe due to lack of exposure or sheer ignorance of happenings on the global scene, are asking for things that are not even possible.
For instance, during our last National Economic Council (NEC) meeting, the Vice President Prof. Yemi Osinbajo, noted that Nigerians are looking for infrastructural development at a time the price of oil has nosedived, which was the case when oil was selling at above $100 per barrel. State governors are looking for bailout to pay salaries and to attend to other important state projects. Governors are asking for refund of money used to fix federal government roads and other federal infrastructures, all these at a time the nation’s resources are dwindling.
Oil price today is half of what it used to be and quite frankly we don’t have to play politics because what the current administration met on ground was not enough to even stabilize itself not to talk of addressing all these challenges facing us today.
The Buhari administration is not ready to lose focus on where it is going. It is bent on fighting corruption to a standstill, tackling insecurity and reviving the economy and making it attractive to global investors. So the government is doing its best.
Nigeria is just 57 years and so it is not possible for us to copy directly and replicate here what is happening in advanced democracies. Our culture is different. Government is the head and the people are the body and the people are meant to help the government which is the head succeed.

In view of this, why are governors clamouring for federal roads to be handed over to them to fix while equally asking for bailout?
The governors are not saying we are going to build the roads with our meager resources, but we want to go into collaboration with the private sector. Globally, things are done through collaboration. We are going to engage investors, who are ready to dualise the roads, toll it and recoup their monies from motorists plying those roads.
The federal government has seen reason in our suggestion and has agreed for us to sit down and draw up modalities on how we are going to go about it. Our roads are terrible. Even in the well established economies, you don’t find government building roads, whatever bridge or road you see there, it is in collaboration with private investors, which we also intend to do.
All the roads in Nigeria today are free of charge, even the largest economy in the world, which is the United States, roads are not free of charge. In the US, on every 100 kilometres people pay toll, nobody plies the road free, every cent you pay is used for maintenance of the roads.
So we are saying we can invite investors to come partner with us, fix our roads and recoup their investments through tolling, these are practical steps that will make providing of good roads possible. Government had a bad experience when it built road and wanted to put toll gates which was resisted, that is why we are where we are today. So this is what the state governors are saying.

Some Nigerians are concerned that most states in the country are not viable. What are the governors doing to change the situation?
There is no state that is not viable. We are blessed in this country. Let me tell you in Zamfara State, I’m even thinking that we should stop taking money from the federation account. Let’s face our internal economy and see what we can do, and I believe we can do it.
A state of over 4 million people, I can tell you authoritatively that less than one per cent of them are paying their taxes. If four million of us can pay our taxes or even two million of us because it is believed the four million includes women and children, you will see the difference.
We have relied so much on our oil and we thank God that the warning has been sent that in the next 10 years, oil is not going to be a commodity you can rely on, so we have to find alternative means of getting more monies to develop our states for the betterment of our people.
India has said by 2030 they will not used injector but calibrator vehicles, they will stop using fuel. They are sending us a signal that we are going to stop buying your oil. So if they stop buying our oil, what will we then do with it? Eventually it will be just for domestic consumption and no longer foreign currency earner. So, this is the time for us as a nation to live 100 per cent on the thousands of resources that God has blessed us with.

Using Zamfara as example what steps are you taking to improve your internally generated revenue?
In the early 60s Zamfara had commodities it was viable in. Eighty per cent of the tobacco exported out of this country is from Zamfara State, there is what is called Britain Cotton Gin (BCG). Right now, we have over 20 ginning companies all over Zamfara ginning cottons. We are the biggest cotton producing state in the country followed by Gombe. We have the human resources and the technology to improve and increase cotton production.
The Republic of Benin our next door neighbour’s total population is 7 million people. It is not up to that of Sokoto and Kebbi states, but what do they rely on? Cotton export! So, why shouldn’t we do the same?

Governors have been accused of spending the bailout funds on frivolous and irrelevant things. How do you react to this?
Even the President is being lashed at daily but does it mean the things they are saying about him are true? People keep referring to bailout funds, how much is it really? For instance, in Zamfara State, we got N10 billion and that of the Paris Club refund is about N15 billion. Why are people fixated on these two items?
Since I became a governor about N300 billion has come to the state. You cannot just come out of nowhere and accused governors are mismanaging funds. A person manages N3 billion monthly and sometimes N7 billion when things improve, how can such person mismanages funds? There are laws governing our management of funds. Any money that was approved by the state assembles you cannot say such funds were mismanaged and I don’t think governor that has spent money outside the budget.
Recently in Zamfara State, we awarded a contract for the dualisation of a road and the bypass and somebody started talking nonsense. According to him, that money should have been channelled into building a State University. That is his own opinion and he has the right and freedom to talk. But he is not considering the implications of building a university. The extra overhead charges of employing those who will manage the university who is going to bear the brunt? It’s not only about bringing the infrastructure down there is about sustainability. For me, I prioritize projects based on the needs of the people.

Blueprint
13/10/2017


Thursday 12 October 2017

TARIHIN KASAR DANSADAU

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadamin Birnin Magaji (Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsare na  jihar Zamfara)


Garin sadau wanda shine hedikwatar Masarautar D'ansadau in da Sarkin Yanka Maidaraja ta biyu ke Sarauta a Jahar Zamfara ta samu ne  ta hanyar kirkiro garin da wani Mafarauci mai suna "Sadau" wanda ya  fito daga wani K'auyen da ake kira Karauchi (Karauchi  na cikin K'asar Kuya bana, wanda zamu yi bayanin samuwarta nab gaba a cikin wanna batu da muke akai In Shaa Allah) ya yi. A wannan wuri ne Sadau ke gasa naman abin farautarsa,  daga baya ya kwaso iyalin shi daga Karauchi zuwa wannan wuri da ya lak'abawa "D'ansadau" a k'arshe Karshen K'arni na 18 zuwa farko farkon K'arni na 19.

Wannan gari na D'ansadau ya yi ta hab'aka har zuwa Shekarar 1922,  a lokacin da Turawan Mulkin Mallaka suka ciro garin Marab'u daga Masarautar Gusau suka had'a da Garuruwan D'an Gulbi da Bind'in da Mutunji, suka Sanya D'ansadau a matsayin hedikwata. Saboda wannan had'akar ce Majalisar Sarkin Musulmi daga Sakkwato ta dinga turo Mutane daga Sakkwato suna Mulkin wannan gunduma da lak'abin Sarautar Sarkin Kudun D'ansadau.

Anyi Sarakuna guda uku daga Sakkwato tsakanin Shekarar 1922 zuwa farko farkon 1990s. Sarakunan kuwa sune: Sarkin Kudu Usman Dan Sama'ila (wanda daga baya aka canja mashi wajen aiki zuwa Masarautar Gusau,  a matsayin Sarkin Kudun Gusau) sai kuma Sarkin Kudu Abdullahi Mai Kiran Sallah da Kuma Sarkin Kudu Muhammadu Atu wanda daga gareshi ne Sarautar ta koma gidan 'Yan K'asa (sai dai kuma ba zuriyar Sadau ba) wato a lokacin da Marigayi Alh Shafi'u Salihu daga Zuriyar Ango ne wanda ya kirkiri gidan Sarautar Daraga (Masu Mulkin Garuruwan Dan Gulbi da Dan Kurmi a halin yanzu).

A lokacin Sa ne D'ansadau ta samu d'aukaka darajar Sarauta, daga Hakimi /Uban K'asa zuwa Sarki Yanka Maidaraja ta uku. Bayan rasuwar Sa kuma sai aka nad'a Sarki Husaini Umar, shi ma daga Zuriyar Ango a matsayin Sabon Sarkin Kudun D'ansadau kuma shine Sarki a halin yanzu, an kuma d'aukaka darajar Sa zuwa Sarkin Yanka Maidaraja ta biyu a Shekarar 2004. Amma kafin hedikwatar Masarautar ta dawo D'ansadau wannan K'asa ana Kiran ta "Kuyambana"  ne.

Kuyambana kuma wani Mutum ne da ya fito daga wani wuri da ake kira Kurshi ta Katsina a Shiyoyin K'arni na 14 mai suna Kagarki ya kirkire ta. An ce da suka iso wannan K'asa suna lokacin Damina ne,  sun tarad da anyi hud'a a gonaki,  shi ne suka labari suna cewa "Ai wannan Kunyen Bana ne" ma'ana wannan hud'a ta wannan Shekarar ce. An ce sun had'u da wasu Mutane su uku a wajen wadan nan gonaki, suka tambaye su a ina zasu ajiye Kayan su,  sai suka ce masu ku ajiye wajen "Kunyen Bana",  bayan sun sauka a wannan wuri ne sai jama'a suka cigaba da taruwa har gari ya samu da Sunan "Kuyambana".

Daga Kagarki wanda shi ne farkon Shugaba da lak'abin Kuyambana,  an yi Kuyambana har guda 19 kafin wannan wuri ya tarwatse sanadiyar wasu gandayen Daji guda biyu da aka samar a wannan yanki wadan da suka kusan canye wajen noman al'ummar yanki (Kuyambana Game reserves).

Da wannan ne sai Al'ummar Kuyambana suka duk'ufa wajen kirkiro Sababbin garuruwa irin su Sangeku da Kakumo da Karauchi da Ranko da Ukambu da sauran su. An ce a lokacin Kuyambana na 13,  Musa D'an Damu ne Turawan Mulkin Mallaka suka amince da Sarautar Kuyambana a matsayin Sarki Maidaraja ta biyu, saboda kuwa an ce wani Bature da ake yi ma lak'abi da "Mai Tumbi"  ne ya yi bikin mik'a mashi Sandar Mulki a gaban Sarkin Musulmi da Sarakunan Kwantagora da Zazzau da kuma Birnin Gwari.

Kuyambana ta ci gaba da kasancewa a hakan har zuwa Mulkin Sarki na 17, Wato Kuyambana Zakariya'u. Bayan tarwatsewar Kuyambana ne,  wasu zuriyoyin wadan da suka kirkiri Kamar su Malam Ango suka fantsama a cikin K'asar har Sa da suka samar da garuruwa irin su Dankurmi (wadda ita kuma K'asar ta ce ake yi ma lak'abi da "Daraga") da Dangulbi da sauran su.

Bayan Garin D'ansadau ya Kasance sabuwar hedikwatar K'asar kuma a Shekarar 1922,  sai Mulkin Kuyambana ya cigaba a wannan wuri,  musamman idan aka yi la'akari da nad'in da aka yi ma Sarkin Kudu Marigayi Alh Shafi'u Salihu a Cikin farko farkon 1990s daga Zuriyar Ango daga garin Dangulbi (Ma'ana bayan Wadan da aka turo daga Sakkwato su uku sun Mulkin K'asar a garin D'ansadau). 

Zamu ji yadda sauran garuruwan K'asar Kuyambana ta D'ansadau masu farawa da "D'an"  a cikin sunayen su suka samo wannan lak'abi na "D'an"  a nan gaba In Shaa Allah.

Bukar Mada

Ko kun san Tarihin Daular Zamfara? Karanta shi a nan > 1. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

A NIGERIAN, FAISAL HAS WON SAUDI QUR’ANIC RECITATION COMPETITION

Hafiz Faisal Muhammad Auwal Shinkafi from Zamfara, Nigeria has won the 2nd position at the just concluded qur’anic recitation competition in Saudi Arabia. Faisal has successfully won his position from the category of Recitation (reading) and Commentary (Tafsir).

The King Abdulaziz International Qur’nic Recitation Competition is an annual event that attract participants from all over the world. Its aimed at boosting the correct recitation and commentary of the glorious Qur’an among the Muslim ummah especially the youth.

The first position was clinched by a Saudi Arabian citizen while the third position went to an Egyptian.

My Zamfara Online
12/10/2017

MAN SENT TO PRISON FOR 'STEALING' 22 COWS


A middle-aged herdsman, Auwalu Idi, has been remanded in Katsina prison for allegedly stealing 22 cows and one sheep entrusted to his care.

The animals were allegedly stolen during an armed robbery attack by some hoodlums at a grazing camp in Zamfara State.

The police told a Katsina Senior Magistrates’ Court that Idi’s absence and movement during the robbery operation made him a prime suspect in the incident.

Idi was accused of three counts charge bordering on criminal conspiracy, breach of trust and armed robbery.

The offences, according to the police, were contrary to Section 97 (312) of the Penal Code and Section 1(a)(b) of the Robbery and Firearms (Special provisions) Act, Cap R11, LFN, 2004.

The police, however, said Idi was discovered to have sold the missing cows at Danmusa cattle market for N133,000, which he allegedly handed over to the cattle owner after interrogation.

Daily Post Nigeria
12/10/2017

10. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na tara a nan > 9. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

K'asar Anka ta kusan kwashe Shekara daya bayan rasuwarsa bata da Sarki. Sai a watan Nuwamban 1994 ne aka nad'a wani Ma'aikacin Diplomasiyya na Najeriya,  Mai Martaba Alh Attahiru Muhammad Ahmad CON a matsayin Sarkin Zamfara Anka. (Dalilin da yasa aka kwashe kusan shekara daya babu Sarki a Anka (December 1993-November1994) , wannan kuma gwagwarmayar cikin gida CE. Watau Yayan Sarki sun duk'ufa wajen neman Sarautar ne , Allah bai kawo k'arshen ta ba sai November 1994)
Bayan an K'irk'iro Jahar Zamfara  ranar 1 ga watan Oktoban 1996, Gwamnatin Mulkin Soja ta Jahar, a K'ark'arshin Jagorancin Kanar Jibril Bala Yakubu Murabus ta kafa Kwamiti a K'ark'ashin Shugabancin Marigayi Malam Yahaya Gusau (Shattiman Sakkwato) domin ya fito mata da tsarin Masarautu da Kuma Sarakuna. Aka kuma sanya Marigayi Alh Muhammadu D'an Sanda Maru (Matawallen Maru) a matsayin Sakatare da kuma Alh Mohammed Bello Umar Karakkai mni (Matawallen Bungudu) Mataimakin Sakatare. Sauran mambobin kwamitin su ne: Marigayi Alh Shu'aibu Shinkafi,  Marigayi Alh Abubakar Tunau Mafara (K'ayayen Sardauna),  Alh BM Audu da kuma Alhaji Ibrahim Birnin Tsaba.

Wannan Kwamiti ya Kammala aikinsa ya kuma mik'a rahoto ga Gwamnati. Gwamnatin ta k'irk'iro Masarautu da yankunan Hakimai/Uwayen K'asa  a 1997, aka kuma nad'a  Sarkin Zamfara Anka , Mai Martaba Alh Attahiru Muhammad Ahmad CON a matsayin Sarkin Yanka mai daraja ta D'aya kuma shugaban Majalisar Masarautu ta Jahar Zamfara, Muk'amin da yake akai har ya zuwa yau. Saboda haka , duk cigaban da ya shigo Masarautar Anka tun Nuwamban 1994 zuwa yau , da hannunsa a ciki.

Ta fannin tattalin arziki kuma, kamar takwarorin ta da suka tasa tare , Tsohuwar Daular Zamfara tana tink'aho da noma da kiyo, saboda Allah Ya hore mata K'asar Noma mai tarin Albarka. Magabatan ta sun yi la'akari da yanayin K'asa mai albarkar noma da kiyon dabbobi irinsu Shanu da Awaki da Tumaki da Rak'uma da Dawaki . Musamman idan mukayi la'akari da tsoffin hedikwatocin su, zamu lura da suna kusa da Gulabe/Koguna. Misali, Dutsi da Birnin Zamfara /Alkalawa suna zagaye da Gulbin Bunsuru da Gulbin Gagare. Haka ma zamansu a Banga da Kiyawa da Kuryar Madaro da Sabon garin Bakura . Zuwan su Anka kuma sun samu mazauni kusa da Gulbin Zamfara da Gulbin Ka. Al'ummar ta kuma sun duk'ufa wajen fatauci irin na can da , watau trans sahara trade, saboda Sarakunan su sun kai farmaki na hare-hare har zuwa K'asar Ilori daga Kudu, Azbin da Adar daga Arewa ,Katsina daga Gabas , Kabi da Zabarma daga yamma da kuma K'asar Gwari da Nupe daga Kudu Maso Gabas.

K'ira da Jima da Fawa da Sak'a kuma sune K'ananan sana'o'in da suka taimakawa al'ummar wannan Daula wajen rik'e kansu a cikin Gida. Daga baya a zaman su na K'arshe a Anka, Allah Ya Wadata su da Ma'adinai Musamman Zinari a yankin Bagega. Duk da yake basu mori wani abin kirki ba a wancan lokaci ,farkon zuwan Turawa a 1903/1904 a yankin ya dad'a bayyana yawan irin Wadan nan Ma'adinai da ke jibge a yankin. Yanzu haka wata Hukuma dake K'asar Australia ta gabatar da wani bincike inda ta ke cewa Jahar Zamfara tana hasarar Zinari na Dala Miliyan 500 a kowace shekara ta hanyar masu gino sa ta haramtacciyar hanya. Galibin wannan Zinari yana fitowa ne daga wannan yanki na tsohuwar babbar hedikwatar tsohuwar daular Zamfara. Taken Jahar Zamfara a halin yanzu shine "Noma ne abin Tink'ahon Mu " Farming is our Pride.

...

An samu wad'annan bayanai ne a cikin wani Kundi da Wani Baturen Jamus, Mr. Kurt Krieger ya taskato a 1959. Sai 'yan k'are -K'are da aka samu ta hanyar hira da wasu muhimmman mutane da muka yi a lokuta daban daban tsakanin 1991 zuwa yau. Ya kira wannan aiki nasa da "Sokoto Province, Northern Nigeria"

Yayi amfani da literature mai dama . Kad'an daga ciki sune: 1821, Review of Travels in Africa, JL Burckhardt and G.Molien , 1823- Travels of a Tartar (From the Royal Gold Coast Gazette ), 1932-33 - Labaran Hausawa da Makwabtansu, 2Bde ,Lagos, 1954- Amina Sarauniyar Zazzau(Zaria) Abadie, M. , 1927-Lacolonie du Niger(Paris) Arnett, E.J
Sauran sune: 1957 Tarihin Fulani(Zaria) , Junaidu , M (Wazirin Sokoto), 1909-10, A Hausa Chronicle. Journal of the African Society, 1920- Gazetter of Sokoto Province (London), 1922- The rise of Sokoto Fulani(Kano) , Backwell, H.F,
A cikin literature din akwai: 1927 - The occupation of Hausa Land (1900-1904)Lagos, Baikie, W.B, 1909- Northern Nigeria: Historical Notes on Certain Emirates and Tribes (London), Clapperton , 1938- Sokoto Provincial Gazetteer, Hartman, J.M , 1930- The Muhammadan Emirates of Nigeria(Oxford), Hornemann, F, 1830- Records of Captain Clapperton's Last expedition to Africa, bd II, Leo Africanus da kuma 1922- Notes on Tribes , Provinces, Emirates and States of the Northern Provinces of Nigeria(Lagos) , Thompson J.
...

Bukar Mada

KARSHE

Ko kun san Tarihin Kasar Dansadau? Karanta shi a nan > TARIHIN KASAR DANSADAU

9. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na takwas a nan > 8. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Abdu Caccabi D'an Muhammadu D'an Gigala (1904-1916) shine aka nad'a Sarki bayan rasuwar Sarkin Zamfara Gado. A zamaninsa ne akayi rabon K'asa zuwa Gundumomi (Districts). A cikin wannan aiki ne aka mayar da wasu garuruwan dake K'ark'ashin Anka zuwa wasu Gundumomi. Gwashi da Adabka da Matsafar Mudi(Masamar Mudi) aka mai dasu a gundumar Bukkuyum, aka baiwa gundumar Talata-Mafara garuruwan Gwaram da Jengebe da Babban Baki , Gundumar Bakura aka bata garin D'akko sai Gundumar Kuyambana da aka baiwa garuruwan Bind'im da D'angulbi.Bayan Shekara goma sha biyu yana sarauta sai wadansu Mutanen yankin Bagega suka yi K'arar shi a wajen  Sarkin Musulmi saboda zalunci. Aka yanke masa hukuncin tub'ewa daga Sarauta,a ka maida shi a garin Jangebe ta K'asar Talata-Mafara a inda Allah Ya Yi masa rasuwa.
Bayan cire Sarki Caccabi ,sai aka nada Muhammadu K'atar Mainasara D'an Hassan(1916-1928). A zamanin Mulkin sa ne Sarkin Musulmi ya sa aka sake duba iyakokin K'asar Anka da Sauran Mak'wabtanta ,aka dinga kafa alamomi a kan bishiyoyi da yin layuka na duwatsu saboda tantance iyakoki, domin mak'wabtansa sun kai k'ararsa a Sakkwato cewa yana ci masu iyakar K'asa. A zamaninsa ne a kayi godaben mota wanda ya tashi daga Gusau ya ratsa Anka har zuwa Jega,haka ma a Mulkin sa ne aka bud'a cinikin auduga da gyada a Anka kuma kamfuna irin su John Holt suka fara bude ciniki a K'asar Anka. Ya rasu yana akan sarauta bayan ya shekara Sha biyu .

Daga Sarki Muhammadu K'atar sai Sarki Muhammadu Fari D'an Abubakar Bawan Adam (1928-1946). Yayi Sarauta Shekara Goma Shatakwas da wata shida. A lokacinsa ne ciniki da Turawan G.B.O da U.A.C ya k'ara hab'aka har ma suka kafa wani Kantinsu mai suna London and Kano. Ance a zamaninsa ne Turawa masu ginar zinari suka shigo K'asar Anka ,haka wadanda suka kafa Gidan sayen fata a  lokacin Sa  ne suka shigo. K'asar Anka ta daukaka sosai a zamanin mulkinsa. An bud'e Makarantar Boko da ofishin Uban K'asa . A lokacin Sa ne akayi godaben mota daga Anka zuwa Dangulbi zuwa Dansadau. Ance saboda gargadinsa zuwa ga Talakawa akan su rike noma, Kasar Anka ta wadata da abinci a lokacin Mulkin sa, Fatauci kuma ya hab'aka. Ance a lokacin sa ne B'arawo baya sata a Anka, ance idan ma yayi sata daga wani gari ya shigo Anka ,to ana Kama shi. An cire shi Sarauta saboda tsufa.

Daga Sarki Muhammadu K'atar Sai aka Nada Ahmadu Barmo D'an Muhammad K'atar(1946-1965). Sarki Ahmadu Barmo shine Mahaifin Hafsatu ,wacce itace Mahaifiyar Gwamnan Farar Hula Na farko a Jahar Zamfara, Sanata Ahmad Sani(Yariman Bakura, Sardaunan Zamfara). A Zamanin Sarki Ahmadu Barmo ne aka sake duba iyakar K'asar Anka da Makwabtan ta. Aka sake rage ta a yankin Barayar Zaki a ka baiwa K'asar Bukkuyum. A zamaninsa aka Gina Asibiti da gidajen N.A a Anka. An kuma Gina riyojin Murtsatse ,aka kuma K'ara fad'in godaben Mota da kuma dasa itatuwa akan godaben. Ance sanadiyar wata hatsaniya, an jingine shi har na tsawon shekara biyu, kafin a gama binciken lamarin. A duk tsawon binciken, Sarki Ahmadu Barmo ya na Sakkwato ,yana neman ilmin Addini. Bayan Kammala binciken, an nemi ya koma akan Sarautar sa, ya k'i amincewa, yace yayi murabus. An ce an nemi ya koma akan Sarautar ne saboda ba a same shi da wani laifi ba, ko kuma laifin da ake tuhumarsa dashi ba(Duk da yake ba a bayar da takamaiman bayani ba akan laifin da aka tuhume shi da shiba,amma mazowa tarihin sun yi hasashen sha'anin Haraji ne ko kuma Jangali)
Bayan k'in Amincewar Sarki Ahmadu Barmo ya koma a kan Sarautar sa, a 1967 sai aka nada Alh Muhammadu Lawali Dan Ahmadu Barmo a Matsayin Sabon Sarkin Zamfara Anka, a lokacin shine Dagacin wani K'auye da ake kira Matseri. A Matserin ne ya haifi Sarkin Zamfara na yanzu, Alh Attahiru Muhammad Ahmad CON.

Sarki Muhammad Lawali ya sarauci Anka har zuwa watan Disamba na 1993 ,Lokacin da Allah Ya Yi Masa rasuwa. Tun daga 1967 zuwa 1993 , duk cigaban da Masarautar Zamfara Anka ta samu a fannona daban daban ,k'ok'arinsa ne.

...

Za mu ci gaba a nan > 10. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

8. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na bakwai a nan > 7. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

A lokacin da takardun Sarkin Musulmi Abdurrahaman suka riski Sarkin Zamfara Hassan ,ance ya zab'i ta zaman lafiya saboda yace shi kam bai iya gaba da Sarkin Musulmi. Bayan Masu kawo sak'o sun fito fadar Sarkin Zamfara,sai Ajiyansa, Ibrahim ya biyo su ,yace su kawo takardun. Suka bashi ,ance sai ya yage ta zaman lafiya, yace su kaiwa Sarkin Musulmi ta Gaba, ya kuma aikata haka bada sanin Sarki Hassan ba.

Da komawar Manzannin Sarkin Musulmi da wannan Sak'o, Sai Sarkin Musulmi Abdurrahaman ya Sa aka yi shela Birnin Sakkwato da kauyuka cewa ya baiwa Anka Yak'i ,duk mai son Bawa ko Baiwa ya tafi Anka ya Kamo. Da jin wannan umurni na Sarkin Musulmi sai Sarakunan K'asar Zamfara suka shiga kwance alkawullan da Ke tsakanin su da Anka, ya kasance babu wani gari da ya rage a Karkashin mulkin Anka sai fa Matsafa (Wanda Marigayi Mai Alfarma Sarkin Musulmi Na 18,Alh Ibrahim Dasuki ya canjawa suna zuwa Masamar Mudi dake cikin Masarautar Bukkuyum a halin yanzu).

Sarkin Zamfara Hassan ya fuskanci matsananci hali na yak'e -yak'e da hare-hare daga Makwabtansa, gabas da yamma ,kudu da arewa. Ance wannan hali ya kawo matsananciyar yunwa ,musamman ga mutanen Anka har ya kasance Yayan itace ne abincin su. Ance sai Manyan Garin suka yanke shawarar korar Sarkin Zamfara Hassan daga Anka domin su samu lafiya akan masifar da suka shiga akan yak'i da Sarkin Musulmi. Bayan sun yanke wannan shawara sai suka aikawa Sarkin Musulmi Abdurrahaman da wannan bayani nasu, shi kuwa Sarkin Zamfara Hassan da ya samu wannan labari sai ya fita garin Anka ya nufi wani gari da ake kira Gab'iya dake gabashin Anka(ana kyautata zaton wannan gari shine Gab'iya dake kusa Bini a Cikin Masarautar Maru a halin yanzu).

Bayan tafiyar Sarki Hassan, sai Zamfarawan Anka su ka nad'a Muhammadu Farin Gani D'an Abubakar Bawan Adam (1896-1899) a matsayin Sabon Sarkin su. Bayan nad'a sa, Sai Sarkin Musulmi Abdurrahaman ya bayar da sanarwar cewa babu sauran fitina tsakanin sa da Anka sai zaman lafiya. Ance ya aikowa da Sarki Farin Gani da Doki da Alkyaba a matsayi kyauta daga wajensa.Ya kuma bayyana cewa duk wanda ya tab'a kama mutumen Anka a matsayin bawa a lokacin da suke hatsaniya da Sarki Hassan ,to ya 'yanta shi domin yanzu gaba ta k'are tsakanin Sakkwato da Anka.

Sarki Farin Gani ya shiga gyaran zaman mutanen Anka. Jama'arsa suka samu natsuwa da zaman lafiya da walwala. Sarki Farin Gani ya sake gine Birnin Anka da ganuwa,domin kuwa ta rushe saboda yak'e -yak'e da hare-haren da suka sha fama da su a lokacin mulkin Sarki Hassan.Bayan sun samu lafiya, sai Sarki Farin Gani ya k'uduri cire Ajiya Ibrahim, Wanda shine ya assassa waccan gaba tsakanin Anka da Sakkwato. To dama ance Sarki Farin Gani ya kashe zalunci tsakanin al'umma ,musamman irin Wanda Sarakuna suke yi wa Talakawa . Sai Ajiya Ibrahim ya nemi goyon bayan wadan nan Sarakuna, ya k'ulla Makirci tare dasu ,suka cire Sarki Farin Gani, shi kuma ya koma wajen dangin Mahaifiyarshi a gidan Sarkin B'urmin Bakura ,inda ance ne ya rasu.

Bayan cire Sarki Farin Gani, sai aka nad'a Gado D'an Muhammadu D'angigala (1899-1904) a matsayin Sabon Sarkin Zamfara. A lokacin Mulkisa ne Turawa suka shigo Sakkwato. A lokacin Sa ne kuma babban godabe na mota mai fitowa daga Ikko ya biyo ta garin Anka, saboda kafin wannan lokaci babu mota ,babu jirgin K'asa sai Dawaki.Bayan ya shekara biyu akan karagar mulki ne ,turawa suka fara aikin titin mota da ya taso daga Zungeru ,hedikwatar Mulkinsu zuwa Anka,ance har ya iso K'asar Daraga a cikin Yankin Kuyambana, sai kuma aikin ya tsaya. Bayan Shekara biyar yana Sarauta, sai ya rasu.

...

Za mu ci gaba a nan > 9. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

7. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na shida a nan > 6. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Sarkin Zamfara Abdu Fari D'an Abarshi (1825-1829) ne ya maye gurbin Sarki Audu Tukud'u . A Shekaru Hud'u da yayi yana mulki babu wani Yak'i da yayi da kowane Sarki ko kuma wata K'asa ba. Sai Sarki Abubakar Bawan Adam D'anbak'o(1829-1853). Shine Sarkin da ya fad'ad'a garin Anka a gefen Kudu, ya kuma yak'i garuruwa da dama a lokacin mulkin sa,watau garuruwan da ake kira K'asar Zoma/Zauma irin su Kaiwa, Birnin Tudu , Birnin Magaji, Nasarawa, Birnin Fulani, Kali, Bukkuyum, Makokoci, Kagali, Leshi, Fanda, Falale, Kaidaji, Dargaje da Birnin Zoma/Zauma.

Ance ya ci garuruwan da ake kira K'asar Zugu irinsu Danko, Kado, Zarummai, D'angurunfa daFarnanawa. Ya Kuma ci K'asar Gummi bayan ya shekara biyu yana yak'ar ta,saboda ance Sarkin Mafaran Gummi yana da runduna mai baraden yak'i da Doki fiye da dubu. Ya kuma Zarce har K'asar Kebb'e ya cinye ta. Bayan Shekara d'aya da daworsa daga wadan ne Yak'e -Yak'e ne akace ya sake shiri sosai ya nufi kudu har sai da ya cinye K'asar Kuyambana, ya kama Sarkin su ya dawo dashi Anka ya nad'a shi Sarkin K'ofa saboda ance ya nuna masa taurin kai. Ya abkawa K'asar Gwari ya kuma cinye ta har sai da ya kai Kurigi. Bayan dawowar sa gida kuma sai ya sake fita zuwa gabashin Anka har sai da ya kai Faskari ta K'asar Katsina. Daga arewa kuma ance duk garuruwan Zamfara sai da suka dawo cikin ikonsa. Ance a duk cikin Sarakunan Zamfara da suka yi Mulki a Anka babu Wanda ya kai shi Mulkin Jama'a kamar shi domin kuwa ance duk inda ya tsayar da al'ummarsa basu da halin yi masa musu har ya zuwa rasuwar sa.

Bayan rasuwar Sarki Abubakar Bawan Adam sai aka nad'a Muhammadu D'angigala D'an D'an Bak'o(1853-1877). Ba a dad'e da nad'a sa ba sai K'asar Zugu ta yi masa tawaye. Ance ya shirya rundunar Yak'i ya nufe su, ya cinye su ya kuma rushe gidan Sarkin su, ya kama mutanen K'asar Masu  yawan gaske, ance Sarkin ma da k'yar ya sha, ya tsere ya nufi Gummi inda Sarkin Mafaran Gummi ya nemar masa ceto a wajen Sarki D'angigala. Ance ya hak'ura ya k'yale shi,amma bai yarda ya dawo Zugu ba ,saboda haka sai ya zauna a Dangurunfa yaci gaba da sarautar sa. Bayan wani d'an lokaci kuma yana a D'angurunfa sai ya koma tayarwa Sarki D'angigala da k'ayar baya , Ya sake kai masa farmaki yaci D'angurunfa amma bai samu Sa'ar Kama Sarkin ba domin ya tsere ya nufi Sakkwato. Da wannan ne sai D'angigala ya nad'a Abarshi a Matsayin Sarkin Danko(Domin itace Sarautar K'asar Zugu a wancan lokaci) a nan D'angurunfa. Bayan Shekara Ashirin da hud'u yana Sarauta,sai Allah Yayi wa Sarki Muhammadu D'angigala D'an D'an Bak'o rasuwa.

Hassan D'an Muhammadu D'angigala (1877-1896) shine Sarkin Zamfara bayan Sarki Muhammadu D'angigala. Duk da yake bai yi wasu yak'e -yak'e ba a lokacin mulkinsa,amma ance a zamaninsa ne Sarkin Musulmi ya ba Anka "Gaba". Dalilin Gabar kuwa ance shine wata rana Mutanen Mafara suna fad'a da Mutanen Bakura akan wani gari Birnin Tudu(a halin yanzu Garin Gundumar Hakimi/Uban K'asa ne a Masarautar Bakura, yana akan hanyar Yar Bagaruwa/Yarkofoji/Danfanfo/Rini/Gorar Namaye/Magami/Janbako/Faru/K'aya/B'oko road)sai suka aika ga Sarki Hassan domin ya taimake su.

Ance Sarki Hassan ya aiko masu da gudunmuwar Masu Dawaki sosai. Su kuma Mutanen Bakura sai suka nemi gudunmuwa daga Sarkin Musulmi Abdurrahaman . Bayan su had'u an gwabza sai Mutanen Mafara suka samu galaba akan B'urmawan Bakura. Ance Mutanen Bakura sun gaya wa Sarkin Musulmi cewa a cikin rundunar Mafara fa akwai Mutanen Anka . Domin ya tabbatar da wannan Magana ance Sarkin Musulmi ya sa aka kamo wasu daga cikin rundunar Mafara ,sai kuma gashi an samu Mutanen Anka d'in a ciki.
Bayan Sarkin Musulmi Abdurrahaman ya tabbatar da wannan Magana ta Mutanen Bakura ,ance ya aikawa Sarkin Zamfara Hassan da takarda guda biyu,d'aya ta zaman lafiya ,d'aya kuma ta Yak'i yace ya zab'i duk wadda yake buk'ata.

...

Za mu ci gaba a nan > 8. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

6. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na biyar a nan > 5. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bayan rasuwar Sarki Abarshi a Sabongari, ance Sarkin da ke bi masa shine Fari D'an Marok'i. Ance babu wani Yak'i da yayi da wata K'asa ,ya cika mugun hali da rashin d'aukar Shawara har ta kai ga matakin da Madawakinsa ya jagoranci mutane suka kashe shi. Sai Suka nad'a D'anbak'o D'an Abarshi(1815-1824). Ance lokacin da za a nad'a shi, an nuna masa gawar wanda ya gada , an kuma gaya masa cewa irin mugun halin da ya nuna masu ne sanadiyar kashinsa. Ance da ya ga wannan yanayi , sai ya basu sharad'i cewa idan sun gaji dashi kada suka kashe shi,amma ya yarda su tsige shi daga Sarauta.

Masu Zaben Sarki da Sauran Zamfarawa suka amince da Sharad'in da D'anbak'o ya gindaya masu ,suka nad'i shi Sarkinsu anan Sabongarin Bakura. Bayan nad'in shi,ance Mijaddadi Shehu Usman Danfodio Tagammadahullah Birahamatihi ya ziryaci Sabongari, Ya kuma yi Kwanuka yana yi masu Wa'azi  har da Masallaci ya gina a garin.

Ance bayan Mijaddadi Shehu Usman Danfodio ya bar Sabongari, sai Sarkin Zamfara D'anbak'o ya aiki wani Baransa da Sammu ya kai a Birnin Anka,Wanda a wancan lokaci Zamfarawa ne a karkashin Jagorancin Banaga Danbature Dandadau ke shugabanta , ance kuma yayi hakan ne saboda yana son ya koma can Anka da zama ne.

Ance Wanda ya tafi da sammun da ya shiga garin Anka sai ya nufi k'ofar Gidan Sarkin(a inda Fadar Mai Martaba Sarkin Zamfara Anka , kuma Shugaban Majalisar Masarautu ta jahar Zamfara yake mulki a halin yanzu)da Kab'akin tuwon da aka yi sammun da shi. Ance da dare ne ya isa garin,sai ya ajiye Kab'akin tuwon a K'ofar gidan Sarkin ya tafi abinshi. Da safe Sarki ya fito sai ya ga wannan Kab'akin tuwon, ance sai ya koma a cikin gida ya umurci iyalinsa da su d'aure kayansu ,ya kuma aikawa Sarakunan sa cewa kowa ya d'aure kayansa zasu tashi daga Anka. Bayan sun kammala , ance sai ya jagorance su,suka fita garin Anka duk da iyalansu zuwa kudu, Wannan Sarki Shine Banaga Danbature Dandadau. Sun cimma wata tunga da ake kira Wamba, ance sun so su zauna anan, amma suka cinna wa tungar wuta su kayi gaba har sai da suka kai wani gari da ake kira Bagega(Bagega a halin yanzu Gundumar Hakimi/Uban K'asa ce a Masarautar Anka)daga nan suka je har bakin Gulbi Ka ,da niyar wucewa zuwa gaba,sai zama yayi zama suka mai da wurin gari ,suka kirashi da Sabon Birnin Banaga (a halin yanzu gundumar Hakimi/Uban Kasa ce a Masarautar Anka). Bayan fitar Banagawan Zamfarawa daga Anka, Sai Sarkin Zamfara da Jama'arsa suka kwashe Kayansu daga Sabongari, suka tasarwa Anka,ya shige gidan sarautar da suka tarar ginanne . Anka kuma ta Kasance hedikwatar Zamfarawa ta K'arshe . Bayan Shekara ukku da dawowar su Anka,sai aka cire shi daga Sarauta bisa ga Sharad'in da suka yi a can baya. Ance ya koma wani gari Bardi a cikin Masarautar Bakura ,a can ya rasu.An kuma ce Wanda aka aika da sammu zuwa Anka sunansa Garangamau.

Bayan tub'e Sarki D'anbako, sai Zamfarawa suka nad'a D'an Gado D'an Abarshi ya maye gurbinsa. Shi kuma bai dad'e yana sarauta ba ya rasu. Sai aka nad'a Audu Tukud'u D'an Fari ,shima watansa ukku yana sarauta ya rasu.Amma ance kafin rasuwar sa yayi Yak'i Mai tsanani da Sarkin Mafaran Garangi.

Ana ganin Wannan Sarki na Mafaran Garangi(Mafarar Garangi tana Yamma da garin Mayanci dake kan titin Gusau zuwa Sakkwato, idan an wuce Maru, sai dai kasar Mafara ce ) shine Ali Jan Masari, D'an Sarkin Mafara Wanda ya fita daga Mafara tun suna a Tumfafi saboda matsalar rashin samun Sarautar gidansu ta Mafara. Ance ya k'uduri k'irk'ira tashi Mafara tunda ya rasa wannan. Shine aka ce ya kirkiri Mafarar Garangi,ya kuma nad'a kansa a matsayin Sarkin Mafaran Garangi, kafin daga baya ya je ya kirkiri Bukkuyum da Birnin Zoma , zuriyarsa kuma suka zarce suka kirkiri Gummi.

Ance gaba tayi tsanani tsakanin su sosai har Sarkin Mafaran Garangi ya d'auro yak'i ya tasowa Anka da fiye da doki dubu ,amma Sarkin Zamfara Audu ya samu labari kafin isowar su. Ance ya raba rundunarsa kashi biyu , kashi d'aya suka tarbi Sarkin Mafaran Garangi da Jama'arsa ,kashi na biyu kuma ya tura su Mafarar Garangi . A Lokacin da Sarkin Mafaran Garangi ya iso wani gari Birnin Tudu kusa da Anka , ana batun a farawa Kabsawa sai ga rundunar da ta tafi garin Mafarar Garangi sun dawo da ganima maiyawa saboda sun ci garin. Dawowar su kuma sai rundunar Sarkin Zamfara ta k'ara K'arfi. Jin labarin cewa a ci garinsa, ya tilastawa Sarkin Mafaran Garangi juyawa zuwa gida . Ya Samu Jama'arsa wasu sun watse , Sauran da suka rage ya tattara su yayi Kudu(shine ake kyautata zaton wannan hijara tasu ce ta Samar da Garuruwan Bukkuyum da Zoma da Gummi ).Ance bayan wannan Yak'i ne Sarki Audu Tukud'u D'an Fari ya rasu.

...

Za mu ci gaba a nan > 7. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

5. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)

  

Karanta na hudu a nan > 4. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Sarkin Zamfara Yakubu Danfaskare (1734-1739) shine yazo bayan Sarki Babba. A zamaninsa ne Gobirawa suka dinga taruwa a Kasar Zamfara da sannu sannu. Sun sauka a gonar Alkalin Zamfara(Alkalawa)inda yake zaman noma, suka nemi iso wajen Alkalin Zamfara cewa suna so su zauna anan ,yace masu bashi ke da Kasa ba amma zaya nemar masu izni daga Sarki. Ya rubuta takarda zuwa ga Sarkin Zamfara yana mai sanarda shi cewa ga wasu  baki nan sun zo daga arewa wajen Kasar Azbin kuma suna neman yardar Sarki cewa su zauna anan tareda shi, domin ya ga zamansu anan zai yi amfani domin yaga manona ne kuma akwai Malamai a cikinsu. Sarkin Zamfara ya tara Majalisar sa ya gaya masu sakon Alkali,amma yace masu shi bai yarda su zauna a cikin Kasar sa ba domin kuwa Malaman sa sun dade da sanardashi cewa akwai wasu mutane da za su zo daga arewa su kwace masa mulki.

Ana cikin wannan hali ne sai Sarkin Zamfara Yakubu ya rasu,aka nada Sarki Gigama duk da yake bai dade yana Sarauta ba amma yak'i  amincewa da zaman Gobirawa a Alkalawa. Bayan sa sai aka nada Sarki Malu (1741-1758) wanda a lokacin sa yawan Gobirawa ya k'aru a yankin Zamfara domin kuwa sun samu amincewar sa cewa su zauna a gefen Birnin Zamfara. Samun haka , sai Gobirawa suka nemi ya aminta da su nada shugaba daga cikinsu domin yi masu shugabanci a inda suke zauna.Bai aminta da wannan bukata ba, bayan rasuwar Sarki Malu an samu dan tsaiko wajen nada sabon Sarki saboda Siyasar cikin Gida. Gobirawa sun yi amfani da wannan damar, suka yi shugabanci a inda suke zaune.

Da samun Wannan dama ce akace Gobirawa suka fara kai farmaki a wasu garuruwan Daular Kabi , daga karshe sai suka aukawa masu masaukin su,watau Zamfarawa har suka kwace Alkalawa da Birnin Zamfara. Wannan ya tilastawa Sarkin Zamfara Marok'i fita zuwa Kiyawa dake Kudancin Birnin Zamfara ya maida ita hedikwatarsa.A kiyawa , Sarki Marok'i ya kulla kawance da Katsinawa har ma suka bashi taimakon rundunonin Mayaka inda ya fuskanci Gobirawa a wani wuri da ake kira Dutsen Wake dake gabas da Birnin Kiyawa ,ya fatattaki Gobirawa sosai . Ya rasu akan gadon Sarauta sai aka nada Danbawa Dangado.

Sarkin Zamfara Danbawa ya soma tattara Zamfarawan da suka watse sanadiyar kwace Birnin Zamfara da Gobirawa suka yi,amma ance bai samu tara wani abin kirki ba. Ance ya kafa wani sabon wuri a Kuryar Madaro dake cikin Masarautar Kaura Namoda a halin yanzu.Amma Gobirawa sun hana shi sukuni sosai. Bayan rasuwarsa sai aka nada Abarshi Dan Marok'i(1805-1815). Shine Sarkin da ya tara Zamfarawa, amma kafin tarasu Gobirawa sun tab'a Kamashi tun yana Yaro K'arami su ka tafi dashi wajen Sarkin Gobir, watau tun kafi ya kai ga yin Sarauta.

A lokacin da Gobirawa suka lalata Birnin Zamfara, Sun kama Zamfarawa da yawa cikin su Kuwa har da Sarakai da Yayan Sarki. A cikin YaYan Sarki da suka kama har da Wani Yaro Dan Sarkin Zamfara Marok'i. Bayan sun kai shi wajen Sarkin Gobir, sun yi tsammani zai kashe shi ne, sai suka ji Sarkin Gobir yace "Wannan Yaro Abarshi, Allah ne Ya barshi, ma'ana abarshi da rayuwarshi ,kada a kashe shi. Daga nan ne wannan suna na Abarshi ya bishi . Ya Tashi a fadar Gobir, ya girma har ya soma aikawa Zamfarawan da suke warwatse a ko'ina suna dawowa Birnin Zamfara/Alkalawa, wasu kuma suna dawowa a K'ashin Kansu. Ya cigaba da tara dawaki da kayan Yak'i a b'oye. A lokacin da Gobirawa da Sarakunan su suka fahimci haka, sai suka Kore shi daga K'asar.

Wannan shine Sarkin Zamfara Abarshi Dan Marok'i.Bayan Gobirawa sun koro shi ,sai ya taso ma yammacin Zamfara har ya iso Tumfafi ta Kasar Talata Mafara. Ya nemi izni ga Sarkin Mafara cewa yana son ya zauna anan tareda Jama'arshi. Sarkin Mafara ya amince masa. Ance bayan sun zauna anan Tumfafi, Sarki Abarshi ya ziyarci Mijaddadi Shehu Usman Danfodio a Sifawa. Bayan dawowa daga wannan ziyarar ne, akace Sarkin Mafara ya aiko masa da Kyauta maiyawa da kuma rokon arziki cewa ya tashi ya bar mashi Kasarshi saboda dama shi Sarki Abarshi Ubangijinsa ne,saboda haka baya jin dadin zama kuda da Ubangijinsa.
Bayan Sarkin Zamfara Abarshi ya samu wannan Sak'o na Sarkin Mafara ance ya tara Jama'arsa ya sanarda su. Suka bashi shawarar cewa su tashi su bar masa K'asarsa. Sai Sarki Abarshi ya aikawa Sarkin B'urmin Bakura cewa yana neman wurin zama shi da Jama'arsa a K'asar Bakura. Ance ba tareda wani jinkiri ba ,Sarkin B'urmi ya tambaye shi a ina yake so ya zauna a cikin K'asar Bakura? Yana mai cewa dama ai K'asa ta Sarki Abarshi ce tunda shine ya yi masu(B'urmawa) izni suka zauna a inda suke zaune ,watau a Bakura(idan muka zo tarihin Daular Bakura, a cikin Daulolin da suka rayu a cikin tsohuwar Daular Zamfara, Insha Allah za a ji yadda B'urmawa suka Mallaki Bakura,wadda a wancan lokaci K'asa ce a tsohuwar Daular Zamfara).

Sarki Abarshi yace yana so su zauna a Sabongari(Sabon gari tana Kudu da Garin Bakura , kuma anan ne GSS Bakura take a halin yanzu). Sarkin B'urmin Bakura yayi murna sosai da ya ji cewa Sarki Abarshi ya nemi wannan buk'ata a wajen Sa. Ance da kansa ya fito tareda Jama'arsa suka shirya masu Masauki mai kyau a Sabongari. Bayan Kammala Shiri, Sarkin Zamfara Abarshi da Jama'arsa suka tashi daga Tumfafi zuwa Sabongarin Bakura. Ance bayan komawarsu da wata uku ne, Sarkin Zamfara Abarshi ya rasu.
...

Za mu ci gaba a nan > 6. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

4. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Daga HON. Ibrahim Muhammad Danmadami (Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na Jihar Zamfara)


Karanta na uku a nan > 3. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Akwai bukatar a san cewa kafin  Sarkin Babba Dan Muhammadu yayi wafati , ya hab'aka daular Zamfara ta Shahara sosai har ta daina Kallon Uwar gijinta ,watau Daular Kabi da kima. Hasali ma sai da Zamfarawa suka turo Kasar Kabi ya zuwa iyaka da Birnin Kwanni ,arewa da Sakkwato ,nan kuma kudu har bayan Kasar Kebbe da Gummi har zuwa Gulbi Ka. Sarki Babba yayi K'awance da Muhammadu Dan Ciroma na Gobir da kuma Sarkin Azbin Gabba. Ya kuma saka Dansa Yakubu ya jagoranci wata runduna mai karfin gaske wacce ta karya lagon rundunar Kabawa har say biyu, har ma sai da ya kama Sarkin Kabi Ahmadu shi da wasu Kwamandojinsa ,ya kuma tsare su a kurkuku wannan shine kusan dalilin faduwar Surame, babban birnin Kabawa a farko Karni na 18. Bayan Yakubu Dan Babba ya zamo Sarki, Sarkin Kabi Hammadu ya kuduri cin Zamfara , an gwabza matsananci yaki tsakaninsu a Gandi da Tsamiyar Maibura . Sarki Yakubu ya samu nasarar Kashe Sarkin Kabi Hammadu a tsakanin Kogin Kuburi da Kyamu. A lokacin Sarki Yakuba Zamfara ta kawo karfi sosai ta rage wa Kabi karfi,ya cinye manyan garuruwansu kamar Gungu, Leka da Kuma Surame ,har ma ya  cinye kusan rabin Katsina.

A lokacin Sarki Yakubu Dan Babba ne wani abu ya faru har ya zama Karin Magana a Daular Zamfara. Ance wani Ba'azbine ya taso daga Azbin da Dokinsa zuwa Zamfara domin ya kawo ma Sarki Yakubu ya saya. Akan hanyarsa sai Dokin ya mutu, ya cire ragamar Dokin ya cigaba da tafiya har ya iso Birnin Zamfara. Ya yi gaisuwa ga Sarki, ya kuma gaya masa cewa ya zo da Doki ne ya kawo wa Sarki ya saya amma Dokin ya mutu a kan hanya. Sarki yace masa ya zo da ragamar Dokin? Ba'azbine yace eh, Sarki yace wa Sarkin Zagi ya karbi ragamar ya shiga da ita bargar dawakinsa ya gwada ragamar a Dawakin da ke ciki,duk Dokin da ragamar ta yiwa dai dai yazo ya gaya masa. Jim kadan Sarkin Zagi ya dawo ya gayawa Sarki cewa an samu Dokin da ta yiwa dai dai, Sarki ya tambaya nawa ne muka sayi Dokin, Sarkin Zagi yace shine Wanda muka saya Bawa Ashirin da Biyar. Sarki yace akai Bakon Masauki, bayan kwana biyu ya sa akirashi, ya sa aka bashi Bawa Ashirin da Biyar , kudin Dokin sa da Ya yi niyyar kawo masa,yace ai hasarar doki sai Sarki. Daga nan nefa Mutanen Zamfara suka rika cewa hasarar doki sai sarki idan anyi wani abu na Karin Magana. Ance yadade yana mulki kafin ya rasu.

Daga Sarki Yakubu Dan Babba sai Sarki Jirau Danbabba ya d'are karagar Mulki. Ance shi Sarki ne adili ,mai tausayi da sadaka da son zama lafiya. Bai yi wasu yake-yake ba a lokacin Milulkinsa duk da kuma ya dade akan Sarauta kafin ya rasu. Ance yakan tara Malamai yayi masu sadaka,yana kuma taimakon gajiyayyu da danginsa.Sarki Faskare Danbabba ne ke biye da Sarki Jirau a tsarin Sarakunan Zamfara. Mai son Yaki ne sosai domin ance a lokacin sa kusan kamar Sarakunan Yakinsa ke gudanar da Mulkin Kasar. Damuwa tayi yawa a tsakanin al'umma saboda yawan Yan Fashi da sauran miyagun mutane. Bai dade yana sarauta ba  domin wasu daga cikin danginsa suka yi masa makirci suka cire shi,amma kafin a bayyana masa cewa an cire shi sai aka iske ya mutu. Babba ne(1734)  ya maye gurbin Sarki Faskare. Ance Zamaninsa ne Gobirawa suka fara shigowa Kasar Zamfara,amma dai basu samu sukunin zama daram ba sai a lokacin mulkin Sarkin Zamfara Yakubu Dan Faskare (1734-1739) wanda ya gade shi.

...

Za mu ci gaba a nan > 5. TARIHIN DAULAR ZAMFARA

Bukar Mada

Popular Posts